2022–2023 WAEC Hausa Exam Questions and Answers (Essay and Objectives)

2022–2023 WAEC Hausa Exam Questions and Answers (Essay and Objectives)
hausa
2022 WAEC Hausa Exam Questions and Answers
 I’ll be giving you free access to the WAEC Hausa Language objective and theory exam questions. Along with many other exam specifics, you will comprehend the way WAEC Hausa questions are set.2022–2023 WAEC Igbo Language Exam Questions and Answers (Essay and Objectives)
The West African Examination Council is an examination body that annually sets questions from subjects that students should be able to write and pass without stress after their senior secondary school courses.
WAEC Hausa questions and answers. The WAEC 2022 Hausa solutions to the questions will be supplied here in detail, and their validity has been checked and validated to be sure.https://bekeking.com/waec-gce-hausa-questions-and-answers/
Essay and objective questions in Hausa Language for WAEC 2022 (EXPO)
These inquiries are only as a drill. During the WAEC Hausa exam, a link to the 2022 WAEC Expo will be posted on this page. For the solutions, keep checking and refreshing this page.
Questions and Answers for WAEC Hausa 2022 loading…..
(1)
KUDA WAJEN KWADAYI AKAN MUTU
An yi wani mutum da ya shahara wajen neman mata, don kuwa abokansa har wani kirari suke ma sa wai “kuda ba ka haram”. Ba komai ya sa suke ma sa wannan kirari ba illa duk inda ya ga mace sai ya takale ta da zancen banza.
Ganin yadda al’amarin abokinsu ya ta’azzara wadanda za su iya daga cikin abokansa, suka dauki gabarin ba shi shawara kan ya guji neman mata saboda illolin dake tattare da aikata hakan, saboda tarin zunubi da a kullum yake kwasa, kuma ga shi ba’a sanar da bawa lokacin mutuwarsa balle ya tuba kafin lokacin, baya ga cututtuka da ake dauka sakamakon wannan mummunan aiki, amma duk da haka ya yi kunnen uwar shegu da su.
Wata rana ya shiga wani wajen sayar da abinci don ya cika cikinsa, zamansa ke da wuya, sai wata mace ta shigo don ta sayi abinci, akai dace ta zauna kusa da shi, kowannen su ya fadi abincin da yake bukata aka kawo ma sa.
Bayan sun kammala cin abincin sai ya dauko kudi ya ce, a dauki na sa da kuma na wannan mata, ko da ta ji haka, sai ta ce, a’a ya kyale shi za ta biya, sannan ta yi ma sa godiya. Amma duk da haka gogan naka ya nace shi sai ya biya kudin, daga karshe da ta ga ba yadda ta iya sai ta hakura ya biya.
Ta nufi kofar fita, ya biyo ta ya ce, ta zo ya kai ta inda za ta je,a motarsa, sai ta shaida ma sa cewa a motarta ta zo, sai ya ce, to tunda kin ki shiga tawa motar, ke rage min hanya a motarki, sai ta ce ya shiga.
Shigarsa motar ke da wuya, ta tayar da ita suka runtuma, ba ta tsaya a ko ina ba, sai wani barikin sojoji dake garin. Isar su bakin kofar shiga, ya ga an bude ma ta kofa da sauri, ta na zuwa kofar wani gida ta yi fakin da motar ta shiga gida. Ashe matar wani babban soja ce a wannan bariki.
Ta na shiga gida akai sa’a mijin na ciki, sai ta ba shi labarin yadda su ka yi da wannan manemin mata. A nan fa soja ya fito, ya umarci wasu kuratan soja kan su kawo shi gabansa ya na falo a zaune.
Ko da ya shigo falo jikinsa na rawa, sai mijin matar ya tambaye shi, “Me ne ne hadinka da mata ta ? Saboda tsabar kyarmar jiki ya gagara ba shi amsa. Can fa soja ya tafasa ransa ya baci, ya daka ma sa tsawa ya ce, “To me ya kawo ka gidana ?. Sai kawai ya ce karar kwana !.
Ko da sojan ya ji haka sai ya bushe da dariya, ya ce, da kuratan sojan su raka shi kofa. To sai dai hausawa na cewa, “Ba’a bari a kwashe dai-dai”, sojojin nan su ka ce, ba za su yi rakiyar banza ba, sai da suka ba shi na jaki sannan su ka iza keyarsa su ka ce, nan gaba ma ya kara.
Ai kuwa tun daga wannan rana ko abokansa sun ce “Kuda ba ka haram” sai ya ce da ke nan.
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
2022 WAEC Igbo, Hausa & Yoruba Answers [1st June]
—————————————–
The questions below are not exactly 2021 WAEC Hausa questions and answers but likely WAEC Hausa repeated questions and answers.
1. Yadda za a rage cunkoso a gidajen kurkukun ƙasar nan.
How to decongest prisons in this country.
2. Yi bayanin yadda ake furta biyu daga cikin waɗannan, tare da nuna siffofin furuci uku na kowanne:
/m/;
/t/;
/l/;
/g/.
Explain the articulation of any two of the following consonants and show the three points of articulation for each of them.
(a)  /m/   (b)   /t//     (c)    /l/     (d)   /g/
3. Wane irin ɗafi ne -aye?  Kawo misalansa a cikin kalmomi goma.
Identify this type of affixation  – aye?   Mention ten (10) words with this type of affixation.
4. a. Mene ne Tsigilau?
b. Kawo misalai biyar a cikin jimla.
(a) Define a diminutive
(b) Construct five sentences using a Diminutive.
5. (a) Mece ce dangantakar Suna da Sifa?
(b) Kawo jimloli biyar masu ?auke da Sifa.
(a) Identify the relationship between Noun and Adjective
(b) Construct five sentences with an Adjective.
How to Pass the WAEC-Hausa Exam
The Senior Secondary School Certificate Examination is overseen by the West African Examination Council (WAEC). The Certificate that is being presented here is a crucial document that recognizes or attests to your successful completion of secondary school.
Possess confidence
Another element that impacts a candidate’s success is their level of self-confidence. If you promise to do everything alone, things will be extremely simple for you.
It is a well-known fact that many students, who lack confidence, cancel the correct answers only to replicate the incorrect ones. You are the miracle of the day if you diligently study and pray.

Touch your thumbs here